'Yan Najeriya daga Arewa na jagorantar majalisar Dinkin Duniya


Abin alfahari ga 'yan Najeriya musamman 'yan Arewa daya faru shine na zaman Muhammad Bande shugaban zauren majalisar dinkin Duniya da kuma Amina J. Muhammad mataimakiyar sakataren majalisar.

Abin jira a ganinshine ko ta wace amfanuwa hakan zai jawowa Arewa?



Muna musu fatan Allah ya musu jagora.

SUBSCRIBE TO OUR NEWSLETTER

Seorang Blogger pemula yang sedang belajar

0 Response to "'Yan Najeriya daga Arewa na jagorantar majalisar Dinkin Duniya"

Post a Comment